Salwa RTV
Kaitsaye

Matar Gomnan jihar katsina ta ziyarci Amarya Humaira da Angonta Rara

Uwargidan Gwamnan Jihar Katsina, Hajia Zulaihat Dikko Umar Radda Ta Ziyarci Amaryar Mawaƙin Siyasa Dauda Kahutu Rarara Aisha Humaira A Gidansu Dake Kano, Yau Laraba domin nuna murnarta da kuma yimasu fatan alkairi azaman aurensu 

Post a Comment

Previous Post Next Post