Salwa RTV
Kaitsaye

Kasar Niger tayi babban bako.

Tunda almorun safiyar yau Alhamis ne sojoji sukayi jirin gwano domin tarbar 
Janar Sadam Haftar, ɗan Janar Khalifa Haftar wanda ke da iko a gabashin Libiya, ya iso birnin Niamey a yau Alhamis don wata ziyara ta aiki.
An tarbi tawagar a filin jirgin sama  ta hannun Ministan Cikin Gida, Janar Mohamed Tumba.
    Salwa radio and television online media services 

Post a Comment

Previous Post Next Post