Salwa RTV
Kaitsaye

Sani Musa Danja Ya rasa Mahaifiya.

INNA LILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN

Allah ya yiwaMahifaiyar fitattacen dan wasan kwaikwayo kuma mai bawa gwamnan Jihar Kano shawara kan harkokin Matasa da wassanni Sani Musa Danja, Hajiya Adefunke rasuwa

Dafatan Allah Ya gafarta kuma yayi mata rahama Ameen

Post a Comment

Previous Post Next Post