Salwa RTV
Kaitsaye

Ankashe Dan Sarkin Barayin Zamfara.

Sojojin Najeriya sun hallaka ɗan Ado Aleiro, Watau ƙasurgumin ɗan bindiga wanda ya haiyaci wasu yankuna a zamfara wanda ake kira da 'Sarki' tare da wasu giggan ɓarayin daji a Zamfara bayan lugudan wuta da sojojin Nigeria suka yimasu- DCL Hausa

Post a Comment

Previous Post Next Post