Salwa RTV
Kaitsaye

Atiku Abubakar ya karbi bakuncin yan matan da suka samu nasara agasar turanci a UK

Yan matan sun samu tarba ta milutunci tare da karramawa daga tsohon mataimakin shugaban kasa kuma tsohon Dan takarar shugaban kasa akaro 3 a Nigeria Alhaji Atiku Abubakar.
  Sanan yakarfafesu da bada tallafin cigaba da karatunsu Domin gobensu tayi kyau.. sanan yakara jadadda masu kudurinsa akan Ilimin matasa Idan Allah yabashi madafun Iko...
  Salwa radio da television 📺 online media services Katsina.

Post a Comment

Previous Post Next Post